Yàdda Jaruma Maryam Malika ta roƙi køtu da ta tabbatar da Säkin da Mijinta ya yi Mata,
Wata jarumar masana'antar fina-finai ta Kannywood, Maryam Muhammad, wacce aka fi sani da (Maryam Malika), ta roƙi wata kotun shari’a da ke zamanta a Magajin Gari, Kaduna da ta tabbatar da sakin Auren da tsohon mijinta, Umar ya yi mata.👌




