Ambaliyar Ruwa: Yadda Gwamna Zulum ya jagoranci rabon abinci a birnin Maidugri.

Ambaliyar Ruwa: Yadda Gwamna Zulum yake rabawa mutane abinci.

Har yanzu ruwan bai janye ba kuma mutane na ci gaba da neman mafaka a sansanonin 'yan gudun hijira.

Allah ya kara kawo masu tallafi 🤲 







Ku Kalli Cikakken Bidiyon 🎦 👇 



ABIN TAUSAYI: Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Maiduguri, Sun Isa Sansanin Gudun Hijira Na Bakasi IDP, Domin Neman Taimakon Gwamnati, Hukumomi, Kungiyoyi Da Kuma Wadanda Allah Ya Baiwa Ikon Taimaka Musu.


Allah ya kawo masu mafita 🤲 

Daga Hon Saleh Shehu Hadejia





Ku Kalli Cikakken Bidiyon 🎦 👇 



Post a Comment

Previous Post Next Post