Zuwa yanzu mutum dari da sha biyar (115) sun mutu a garin Mokwa jihar Niger sakamakon ambaliyar ruwa...



Ku kalli Bidiyon 👇 



HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKIL😭

Zuwa yanzu mutum dari da sha biyar (115) sun mutu a garin Mokwa jihar Niger sakamakon ambaliyar ruwa

Wadannan ahalin gida guda da muke gani a hoto duk sun mutu a ambaliyar ruwan, gidaje ba adadi sun ruguje, dukiya kam ba'a maganarta

Mutanen Mokwa muna tare daku a cikin wannan jarrabawa da ta afka muku daga Allah Madaukakin Sarki 

Muna rokon Allah Ya karbi shahadar 'yan uwan mu Musulmai da suka mutu, Allah Ya hada fuskokinmu da nasu a cikin Aljannah Madaukakiya🤲

@Datti Assalafiy ✍️ 






Ku kalli Bidiyon 🎦👇







Post a Comment

Previous Post Next Post