Dan Jarida Isah Abubakar Karai Ya Räsu Bayan Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Safiyar Yau Talata...



INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN:😭

Dan Jarida Isah Abubakar Karai Ya Räsu Bayan Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Safiyar Yau Talata,😥

An wayi gari da shi cikin koshin lafiya. Kafin rasuwarsa ma'aikaci ne a gidan Rediyon MBS dake garin Keffi a jihar Nasarawa.

Allah Ya gafarta masa, in tamu tazo Allah yasa mu cika da Imani.🤲







Related Post

LABARINA Season 11 Episode 13










👇👇


Post a Comment

Previous Post Next Post