INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN:😭
Allah Ya Yi Wa Jami'ar 'Ƴar Sandan Da Ta Musulunta A Satikan Da Suka Gabata Räsüwa.😥
Sunanta "Naomi Isah" babbar jami'ar Hukumar Ƴan Sandan Najeriya. A watannin baya ta karɓi Addinin Musulunci kamar yadda abokan aikinta su ka bayyana, cikin ikon Allah ta koma ga mahaliccinta jiya.🥹
Allah ya jiƙanta ya gafarta mata, ya saka mata da gidan Aljannar Fiddausi, in tamu tazo Allah yasa mu cika da Imani.🤲
Related Post
LABARINA Season 11 Episode 10
👇👇



