Cigiya-Cigiya: Assalamu Alaikum, Yan uwa wannan baiwar Allah Mai suna Maimuna Garba an tsinceta ne kafin a shiga garin tazame, tace Babanta ya rasu.🥹 Tace ita yar kwatangora ce Mai garaya jahar Niger...



Cigiya-Cigiya: Assalamu Alaikum, Yan uwa wannan baiwar Allah Mai suna Maimuna Garba an tsinceta ne kafin a shiga garin tazame, tace Babanta ya rasu.🥹 Tace ita yar kwatangora ce Mai garaya jahar Niger.

Sunan mijinta yakubu . Sunan yay'anshi Haruna Mai Almajirai. Sunan Mahaifiyar ta Ba'u. Tana fama da Rashin Lafiya.👌 Don Allah kuyi Repost,🙏 Har Allah yasa a ganeta.🤲

Ku Kalli Cikakken Bidiyon 🎦 👇 


Related Post 

LABARINA Season 11 Episode 6




Post a Comment

Previous Post Next Post