Babban Lauya Barr. Abba Hikima da Zainab Ahmad sun raka Hamdiya Sidi gaban Kotu, sannan sun tsaya mata game da maganar da tayi kan Gwamnan Sokoto, na rashin taɓuka wani abu akan matsalar tsaron da ya addabi yankin.👌
Wanne Fata Zakuyi Mata ⁉️
Daga Baba Abdullahi
Zinariya



