RASHIN RUWA: Kimanin Kwanaki 43 Muka Yi Babu Ruwan Sama A Garin Mutum Biyun Dake Jihar Taraba.





A Ranar Lahadi da ta gabata ne Al'ummar mutum biyu dake Jihar Taraba, suka fito roƙon ruwa ganin an shafe kwanaki 43 babu ruwa duba da yadda amfanin gona ke mutuwa hakan yasa al'ummar suka hada kansu domin don komawa ga Allah.

Jama'a muna bukatar Addu'arku 🤲 Allah yakawo ruwan sama mai Albarka. 

Daga Huzaifa Nasir Doma


Further More 👇

SHAWARA GA MANOMA

Idan ana tsaka da rashin ruwa irin wannan, manomi kar yayi abu uku:

1. Kada ya nome ciyawar gonarsa
2. Kada  ya saka taki
3. Kada ya yi feshi a gonarsa

Ya bar gonar a yadda take ya cigaba da istigfari domin samun ruwa.

KU TURA DOMIN ƳAN UWANKU SU AMFANA
#share




Dan Bello - Next Level 2👇









Allah ya kawo muna dauki 🤲 

#~~~••••√√√√~~~~~#

Manyan Mata 🎦 



Related Post 🎦 👇 

KU Kalli Cikakken Bidiyon 🎦 👇 

Ku Kalli Bidiyon 🎦 👇

 



Ku Kalli Bidiyon 🎦 👇 

Ku Kalli Bidiyon 🎦 👇 

Allah Ya Karawa Annabi Muhammad SAW 🕋 💓 Daraja




Post a Comment

Previous Post Next Post