Yadda Wani j!rgin yak!n Nigeria ya hal@ka 'yan b@nga mutum 20 wai bisa kuskure a jihar Zamfara...



AREWA MUN SH!GA UKU🙆

Yadda Wani j!rgin yak!n Nigeria ya hal@ka 'yan b@nga mutum 20 wai bisa kuskure a jihar Zamfara🤔

Shi dai jirgin yakin Nigeria baya kuskuren kashe furaren hula a yankin Yarbawa da Inyamurai sai yankin Arewa👌

Kuma manyan Arewa suna ji suna gani ana ta kashe 'yan Arewa da jirgin yaki ana fakewa da cewa kuskure ne🥹

Muna rokon Allah Ya karbi shahadar wadanda aka kashe.🤲

@Datti Assalafiy ✍️ 

Ku kalli Bidiyon 👇 







Ku kalli Bidiyon 👇 





Post a Comment

Previous Post Next Post