ALLAHU AKBAR: Wannan itace maryam, wanda ta Kar'bi Addinin Islama a watannin Baya, Shekaran jiya tayi Sanadiyar shigowar wannan Mutumin zuwa Addinin Islama shima, ya Zabi Suna Muhammadu.
Allah ya tabbatar da dugadugan mu tare dasu.🤲
Related Post
LABARINA Season 11 Episode 10
👇👇