Matsin Rayuwa: Mutum 6 Sun Mutu Bayan Sun Ci Dambun Da Aka Yi Da Tsohuwar Dusar Gero...



Matsin Rayuwa: Mutum 6 Sun Mutu Bayan Sun Ci Dambun Da Aka Yi Da Tsohuwar Dusar Gero  

Wata mata a jihar Kano da 'ya'yanta 5 sun mutu sakamakon cin dambu da matar ta dafa da tsohuwar dusar gero da ta dade a ajiye.

Lamarin ya faru ne a wani kauye da ke karamar hukumar Gwarzo a makon da ya gabata, wata majiya ta kusa da marigayiyar ta bayyana cewa matar ta yi amfani da tsohuwa dusar gero da ta dade a ajjiye ta dafa dambu da ita, a sakamakon halin rashin da ake fama.


AID Multimedia Hausa ✍️ na fatan Allah Ya jikansu Ya yi masu rahama.🤲

Amen 🤲 






RELATED POST 👇 

Dan Bello Next Level 2 🎦👇 





Allah yasa Mudace 🤲 Al'barkacin Annabi Muhammad SAW 💓 

Post a Comment

Previous Post Next Post